Перейти к содержимому

An yi barazanar kashe ni a lokacin da na kaddamar da Shari’ar Musulunci a Zamfara - Yariman Bakura

Fact News Hausa

0:00 / 0:00

An yi barazanar kashe ni a lokacin da na kaddamar da Shari’ar Musulunci a Zamfara - Yariman Bakura

24 548 просмотров · 1 г. назад
Fact News Hausa
35,6 тыс. подписчиков
24 548 просмотров · 1 г. назад
A wannan makon, shirin 'Tuna Baya' ya tattauna da tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Sanata Ahmad Sani (Yariman Bakura). Ya fede mana biri har wutsiya kan takaddamar da ya shiga tsakanin shi da gwamnatin Najeriya, a lokacin da ya yi yunkurin kaddamar da Shari’ar Musulunci a Jihar Zamfara. Za ku iya kallon cikakkiyar hirar a Shafinmu na YouTube a Fact News Hausa. #factnews #factnewshausa #factnewsafrica #zamfara