Abin da ya janyo mutuwar matasa a Neja - Bago
BBC News Hausa
0:00 / 0:00
Abin da ya janyo mutuwar matasa a Neja - Bago
24 348 просмотров · 10 часов назад
BBC News Hausa
744 тыс. подписчиков
24 348 просмотров · 10 часов назад
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya shaida wa BBC abin da ya faru a ƙarshen rayuwar wasu daga cikin mutum 37 da ake zargin masu haƙar ma'adanai ba bisa ka'ida ba ne, waɗanda suka mutu a hannun hukumar NSCDC.