Перейти к содержимому

SHIRIN MATAMBAYI BAYA BATA Gabatarwa: Aminu Harsanu Guyaba Dr. Usman Giade

Bombiyo TV

0:00 / 0:00

SHIRIN MATAMBAYI BAYA BATA Gabatarwa: Aminu Harsanu Guyaba Dr. Usman Giade

55 просмотров · 4 месяца назад
Bombiyo TV
973 подписчика
55 просмотров · 4 месяца назад
‪@bobiyotv1905‬ #duet #lifeisbutadream #december7 #arewa #whowillbemylifepartnerta #peace #ihavethisthingwithplants # 1. Wanda yake tsakiyar Alwala sai yayi hutu, shin zai dawo daga farko ne Ko zai ci gaba? 2. Shin yin Bismillah kafin fatiha da yi kafin sura a sallah dole ne? 3. An ce Allah yana yafe kowanne laifi, shin harda hakkin wani da naci hakkin wasu amma bansan inda zan samesu ba. 4. Shin mai haila zata iya daukan Alkur'ani maigima? 5. Matata ce idan ta zauna da mutane to sai ta gaya musu duk abin da ke tsakaninta da ni, har cewa ita aurent dani kaddara ne l, shin meye hukuncinta? 6. Ina da budurwa ce wanda nake so, sai naji inaso na saya mata abu, shin ya halatta, na saya mata, ko sai na aureta? 7. Malam don Allah a ja hankalin Shugabanni, ayi musu tuni akan qiyama da kuma nauyin da yake kansu ko Allah zai sa su gyara wasu abubuwan da suke yi. 8. Ya halatta mijin mu idan ya sadu da mace ɗaya ya koma ɗaya ɗakin, sannan idan ɗaya tana da baƙon wata ya halatta yaje wani ɗaki ko ba ɗaya bata amince ba. 9. Ya halatta idan aka ba wa mutum kyautan abun lahiya ya ajiye saboda suna? 10. Idan ana ruwan sama sai Liman bai haɗa sallah ba ya dace Mamu su masa magana ya haɗa 11. Da gaske ne ba kyau yi wa mace askin suna? Kuma malam cire abun wuya wa jarirai yana da asali ne a musulunci 12. Meye hukuncin Musulmin da yake biyan kuɗi domin kallon kwallo