Перейти к содержимому

Gwarzuwar Musabakar Alkur'ani ta Duniya

TRT Afrika Hausa

0:00 / 0:00

Gwarzuwar Musabakar Alkur'ani ta Duniya

78 641 просмотр · 2 года назад
TRT Afrika Hausa
661 тыс. подписчиков
78 641 просмотр · 2 года назад
Matashiyar nan ƴar jihar Gombe da ke Nijeriya, Hajara Ibrahim Ɗan'azumi, wadda ta lashe musabaƙar Alƙur'ani ta duniya ta mata da aka gudanar a ƙasar Jordan, ta shaida wa TRT Afrika Hausa irin gwagwarmayar da ta yi har ta kai ga zama gwarzuwa a gasar karatun littafin mai tsarki. Hajara, mai shekara 19 wadda yanzu haka take karatu a fannin Ilimin Nazarin Tsirrai a Jami'ar Jihar Gombe, ta ce babban burinta shi ne ta iya karatun Alƙur'ani da ruwayoyi mabambanta.   / trtafrikaha     / trtafrikaha     / trtafrikaha